Log inSign up
Aminiya
47.7K posts
user avatar
Aminiya
@aminiyatrust
Sahihin Shafin Jaridar Aminiya. Jaridar Hausa Ta Rukunin Kamfanin Media Trust; Mamallakin Jaridar Daily Trust, Trust TV Da Kuma Trust Radio.
Abuja, Nigeria
aminiya.dailytrust.com
Joined July 2014
473
Following
105.3K
Followers

New to X?

Sign up now to get your own personalized timeline!

Create account

By signing up, you agree to the Terms of Service and Privacy Policy, including Cookie Use.

Terms·Privacy·Cookies·Accessibility·Ads Info·© 2026 X Corp.
Don't miss what's happening
People on X are the first to know.
Log inSign up
  • user avatar
    Aminiya
    @aminiyatrust
    Feb 13, 2022
    Babu wai babu inke, marigayi Shaikh Albani, duniya ta gama shaida cewa shi malami ne na kwarai, mai tsattsauran ra’ayin riko da Sunnar Ma’aiki, Muhammadu (SAW). Karin bayani:
    aminiya.ng
    Marigayi Sheikh Albani: Ayyukan alherinsa ne abin koyi da yabawa - Aminiya
    Muzakkarin yada sunnar manzon Allah, Shaikh Muhammad Auwal Adam Albani Zariya, a ranar 1 ga Fabrairun 2014 aka bindige shi.
  • user avatar
    Aminiya
    @aminiyatrust
    Nov 26, 2020
    Ganduje ya daukak sarautar mahaifin Kwankwaso ya nada shi daya ga cikin Masu Zabar Sarki.
    aminiya.ng
    Ganduje ya nada mahaifin Kwankwaso Mai Zaben Sarki - Aminiya
    Gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje, ya nada mahaifin tsohon gwamnan jiahr, Rabiu Kwankwaso, a matsayin mai zaben sarki a Masarautar Karaye.
  • user avatar
    Aminiya
    @aminiyatrust
    May 29, 2021
    An yi bikin yaye sabbin kuratan soji 6,400 a Zariya aminiya.dailytrust.com/an-yaye-kurata…
  • user avatar
    Aminiya
    @aminiyatrust
    Dec 21, 2020
    Mutumin da ya kera kofar Ka'aba, Muneer Al Jundi ya rasu. Shi ne injiniyan da ya tsara ya kuma jagoranci kera sabuwar kofar wadda aka yi daga tataccen zinare da nauyinsa ya kai kilogaram 280.
    aminiya.ng
    Mutumin da ya kera kofar Dakin Ka’aba ya rasu - Aminiya
    Allah Ya yi wa mutumin da ya tsara ya kuma jagoranci kera kofar Dakin Ka’aba, Muneer Al-Jundi, rasuwa bayan shekara 44 da kammala aikin.
  • user avatar
    Aminiya
    @aminiyatrust
    Nov 6, 2020
    Za A Iya Magance Rikicin Boko Haram A Siyasance – @ProfZulum
    aminiya.ng
    Za a iya magance rikicin Boko Haram a siyasance - Zulum - Aminiya
    Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya ce za a iya magance rikicin ku giyar Boko Haram ta hanyar siyasa.
  • user avatar
    Aminiya
    @aminiyatrust
    Mar 5, 2022
    Tsohon shahararren dan kwallon kafa, Clarence Seedorf, ya musulunta. #ClarenceSeedorf #Donbass #Zelenskyy Karin bayani: aminiya.dailytrust.com/clarence-seedo…
  • user avatar
    Aminiya
    @aminiyatrust
    Oct 27, 2020
    Gwamnati ta ba da tabbacin kawo karshen yajin aikin ASUU
    aminiya.ng
    Gwamnati ta ba da tabbacin kawo karshen yajin aikin ASUU - Aminiya
    Gwamnatin Tarayya ta bayar da tabbacin kawo karshen yajin aikin Kungiyar Malaman Jami'o'i ta ASUU, da ya ki ci ya cinyewa.
  • user avatar
    Aminiya
    @aminiyatrust
    May 27, 2021
    N-Power: Za mu dauki rukuni na uku —Minista
    aminiya.ng
    N-Power: Za mu dauki rukuni na uku —Minista - Aminiya
    Minista Sadiya ta ce hankalinsu ya koma kan daukar matasan N-Power na gaba.
  • user avatar
    Aminiya
    @aminiyatrust
    Nov 8, 2020
    Sakamakon batancin da shugaban Faransa ya yi wa Manzon Allah (SAW), Gwamnatin Kano ta soke sunan titin France Road ta mayar da shi Madina Road. Malaman jihar sun yaba suka kuma bukaci gwamnatin jihar ta yanke hulda da kasar ta Faransa.
    aminiya.ng
    Batanci: Malaman Kano sun yaba da sauya sunan 'France Road' - Aminiya
    Kungiyar alaramommi da wasu kungiyoyi sun bukaci Gwamnatin Jihar Kano ta yanke mu'amala da duk wani abu da ya shafi kasar Faransa.
  • user avatar
    Aminiya
    @aminiyatrust
    Oct 25, 2020
    Ba za mu yafe wa Aisha Yesufu ba —Zahraddeen Sani
    aminiya.ng
    Ba za mu yafe wa Aisha Yesufu ba —Zahraddeen Sani - Aminiya
    Mutanen Arewa ba za su yafewa Aisha Yesufu ba, saboda jagorantar matasa wajen shirya zanga-zangar da ta rikide zuwa tashin hankali.
  • user avatar
    Aminiya
    @aminiyatrust
    Oct 23, 2020
    An Fille Kan Malamin Da Ya Yi Batanci Ga Annabi
    aminiya.ng
    An fille kan malamin da ya yi batanci ga Annabi - Aminiya
    Wasu matasa sun fille kan wani malamin tarihi da ya nuna zanen batanci ga Annabi (SAW) a lokacin da yake bayar da darasi a aji. 
  • user avatar
    Aminiya
    @aminiyatrust
    May 22, 2021
    An tsige Hakimin Kankara saboda hada baki da 'yan bindiga.
    aminiya.ng
    An tsige Hakimin Kankara saboda hada baki da ’yan bindiga - Aminiya
    Jama’a na jira su ga matakin da za a dauka a kansa tun da an kama shi da laifin.
  • user avatar
    Aminiya
    @aminiyatrust
    Mar 6, 2021
    Ba zan yarda a yi min rigakafin COVID-19 ba – Yahaya Bello
    aminiya.ng
    Ba zan yarda a yi min rigakafin COVID-19 ba – Yahaya Bello - Aminiya
    “Iyakar abin da na sani shine ba na bukatar wata rigakafi, lafiya ta kalau. Ba zan yarda ayi min ba,” inji Gwamnan.
  • user avatar
    Aminiya
    @aminiyatrust
    Oct 25, 2020
    #EndSARS: 'Yan kabilar Ibo mazauna Kano sun ba Kanawa hakuri
    aminiya.ng
    #EndSARS: 'Yan kabilar Ibo mazauna Kano sun ba Kanawa hakuri - Aminiya
    Zanga-zangar da aka gudanar a Kano a ranar Talata ta janyo asarar rayukan mutane 4 da kona ababen hawa kimanin guda 15.